FALALAR KALLON MACE

FALALAR KALLON MACE

An karbo daga Abu Said al Khudri (RA) ya ce: Manzon Allah (SAW) ya ce:

"Idan mutum ya dubi matarsa, ita ma ta kalle shi, sai Allah Ya dube su duba na rahama. Idan ya rike hannunta, sai zunubansu su zuzzube ta tsakanin 'yan yatsunsu".

Duba Sahihul Jami Hadisi na  1977

Ka fara kallo, ke kuma kada ki sha kunu ki dauke kai.

Sunna ne ka rike hannunta, ke kuma kada ki ce: "Me ye kuma haka!"

Allah yasa mudace amin

Comments

Popular posts from this blog

HANYOYIN MAGANCE KURAJEN FUSKA

ASIBITIN ANNABI MUHAMMADU (SAW)