ANGO YA SAKI AMARYA KWANA DAYA DA DAURA AURE A JIHAR KANO

ANGO YA SAKI AMARYA KWANA DAYA DA DAURA AURE A JIHAR KANO

Bismillahirrahamanirrahim.

A jiya Juma'a wani gidan Rediyo mai zaman kansa a jihar Kano, ya kawo rahoton wani ANGO da ya saki AMARYARSA kwana daya da yin aure. Lamarin ya faru ne a Unguwa Uku da ke karamar hukumar Tarauni a jihar Kano.

A yayin tattauna lamarin rundunar Hisbah ta jihar Kano ta koka akan wannan batu, a matsayin izgili ga Allah da kuma wulakanta aure. Sai dai an boye dalilin sakin, wanda Ango da Amarya ne kadai suka sani.
Allah shi kyauta..

Comments

Popular posts from this blog

HANYOYIN MAGANCE KURAJEN FUSKA

ASIBITIN ANNABI MUHAMMADU (SAW)